Skip to content
Markus 10:9-12

Markus 10:9-12

9
Domin haka, abin da Allah ya haɗa, kada mutum yă raba.”
10
Da suna cikin gida kuma, sai almajiran suka tambayi Yesu game da wannan.
11
Ya amsa ya ce, “Duk wanda ya saki matarsa, ya auri wata, yana da laifin aikata zina a kan matar da ya saki.
12
In kuma ta saki mijinta ta auri wani, ta yi zina ke nan.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options