Skip to content
Markus 10:49-52

Markus 10:49-52

49
Yesu ya tsaya ya ce, “Ku kira shi.” Sai suka kira makahon suka ce, “Ka yi farin ciki! Tashi tsaye! Yana kiranka.”
50
Ya jefar da mayafinsa waje ɗaya, ya yi wuf, ya zo wurin Yesu.
51
Yesu ya tambaye shi ya ce, “Me kake so in yi maka?” Makahon ya ce, “Rabbi, ina so in sami ganin gari.”
52
Yesu ya ce, “Je ka, bangaskiyarka ta warkar da kai.” Nan da nan, ya sami ganin gari, ya kuma bi Yesu suka tafi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options