Tsallake zuwa abun ciki
Markus 1:30-31

Markus 1:30-31

30
Surukar Siman tana kwance da zazzaɓi, sai suka gaya wa Yesu game da ita.
31
Sai ya je wajenta, ya kama hannunta, ya ɗaga ta. Zazzaɓin kuwa ya sāke ta, ta kuma yi musu hidima.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options