Tsallake zuwa abun ciki
Luka 4:16-17

Luka 4:16-17

16
Ya tafi Nazaret, inda aka yi renonsa. A ranar Asabbaci kuma, ya shiga majami’a kamar yadda ya saba. Sai ya miƙe don yă yi karatu.
17
Aka kuwa ba shi naɗaɗɗen littafin annabi Ishaya. Da ya buɗe, sai ya sami wurin da aka rubuta,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options