Skip to content
Luka 3:4-6

Luka 3:4-6

4
Kamar yadda yake a rubuce a littafin annabi Ishaya. “Muryar mai kira a hamada, ‘Ku shirya wa Ubangiji hanya, ku miƙe hanyoyi dominsa.
5
Za a cike kowane kwari, a farfashe kowane dutse da kowane tudu. Za a miƙe hanyoyin da suka karkace, a gyaggyara hanyoyi masu gargaɗa su zama sumul.
6
Dukan ’yan Adam kuwa za su ga ceton Allah!’ ”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options