Skip to content
Luka 3:2-3

Luka 3:2-3

2
A lokacin ne Annas da Kayifas suke manyan firistoci. Sai maganar Allah ta zo wa Yohanna, ɗan Zakariya a hamada.
3
Ya zaga dukan ƙasar da take kewaye da Urdun, yana wa’azin baftismar tuba don gafarar zunubai.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options