Skip to content
Luka 24:37-39

Luka 24:37-39

37
Suka firgita, suka tsorota, suna tsammani fatalwa ce suka gani.
38
Sai ya ce musu, “Don me kuke damuwa, kuke kuma shakka a zuciyarku?
39
Ku duba hannuwana da ƙafafuna. Ai, ni ne da kaina! Ku taɓa ni ku ji, ai, fatalwa ba ta da nama da ƙashi, yadda kuke gani nake da su.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options