Skip to content
Luka 23:9-11

Luka 23:9-11

9
Ya yi masa tambayoyi masu yawa, amma Yesu bai ba shi ko amsa ba.
10
Manyan firistoci da malaman dokoki suna tsaye a wurin, suna kawo zargi masu ƙarfi a kansa.
11
Sai Hiridus da sojojinsa suka wulaƙanta shi, suka yi masa ba’a. Sa’an nan, suka sa masa babban riga, suka mai da shi wurin Bilatus.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options