Skip to content
Luka 23:23-25

Luka 23:23-25

23
Amma suna ihu, suna nacewa, suna cewa, dole a gicciye shi, har ihunsu ya rinjaye shi.
24
Sai Bilatus ya biya bukatarsu da ya ji roƙonsu.
25
Ya saki mutumin da aka jefa a kurkuku saboda tā da hankali, da kisankai, shi wanda suka roƙa. Sa’an nan ya ba da Yesu ga nufinsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options