Skip to content
Luka 23:23-25

Luka 23:23-25

23
Amma suna ihu, suna nacewa, suna cewa, dole a gicciye shi, har ihunsu ya rinjaye shi.
24
Sai Bilatus ya biya bukatarsu da ya ji roƙonsu.
25
Ya saki mutumin da aka jefa a kurkuku saboda tā da hankali, da kisankai, shi wanda suka roƙa. Sa’an nan ya ba da Yesu ga nufinsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options