Skip to content
Luka 23:21-23

Luka 23:21-23

21
Amma sai suka ci gaba da ihu, suna cewa, “A gicciye shi! A gicciye shi!”
22
Ya sāke ce musu, sau na uku, “Don me? Wane laifi wannan mutum ya yi? Ni dai ban same shi da wani dalilin da ya isa a kashe shi ba. Saboda haka, zan sa a hore shi, sa’an nan in sāke shi.”
23
Amma suna ihu, suna nacewa, suna cewa, dole a gicciye shi, har ihunsu ya rinjaye shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options