Skip to content
Luka 23:13-16

Luka 23:13-16

13
Bilatus ya tara manyan firistoci, da masu mulki, da mutane,
14
ya ce musu, “Kun kawo mini wannan mutum, a matsayin wanda yana zuga mutane su yi tawaye. Na bincike shi a gabanku, ban ga a kan me kuka kawo kararsa ba.
15
Haka ma Hiridus, shi ya sa ya dawo da shi nan wurinmu. Kamar yadda ku ma kun gani, ba abin da mutumin nan ya yi, da ya isa mutuwa.
16
Saboda haka, zan yi masa bulala, in sāke shi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options