Skip to content
Luka 22:21-23

Luka 22:21-23

21
Amma hannun wanda zai ci amanata, yana cin abincin tare da ni.
22
Ɗan Mutum zai mutu kamar yadda aka ƙaddara, amma kaiton mutumin da zai bashe shi.”
23
Sai suka fara tambayar junansu, ko wane ne a cikinsu zai yi wannan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options