Skip to content
Luka 21:1-3

Luka 21:1-3

1
Da Yesu ya ɗaga ido, sai ya ga waɗansu masu arziki suna sa baikonsu a ma’ajin haikalin.
2
Ya kuma ga wata gwauruwa matalauciya, ta saka anini biyu.
3
Sai ya ce, “Gaskiya ina faɗa muku, wacce nan gwauruwa matalauciya ta sa fiye da dukan sauran.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options