Skip to content
Luka 20:42-43

Luka 20:42-43

42
Dawuda da kansa ya faɗa a cikin Zabura, “ ‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana,
43
sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.” ’
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options