Skip to content
Luka 20:41-42

Luka 20:41-42

41
Sai Yesu ya ce musu, “Yaya suke cewa, ‘Kiristi ɗan Dawuda ne?’
42
Dawuda da kansa ya faɗa a cikin Zabura, “ ‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana,
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options