Tsallake zuwa abun ciki
Luka 17:20-21

Zuwan Mulkin Allah

Luka 17:20-21
20
Wata rana, Farisiyawa suka tambaye shi lokacin da mulkin Allah zai zo, Yesu ya amsa ya ce, “Ai, mulkin Allah ba takan zo ta wurin yin kallon ku ba.
21
Mutane kuma ba za su ce, ‘Ga shi nan,’ ko kuma, ‘Ga shi can’ ba, domin mulkin Allah yana cikinku ne.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options