Tsallake zuwa abun ciki
Luka 15:5-6

Luka 15:5-6

5
In ya same ta, zai sa ta a kafaɗa da murna,
6
ya dawo gida. Sa’an nan zai kira abokansa da maƙwabtansa wuri ɗaya ya ce, ‘Ku taya ni murna, na sami tunkiyana da ta ɓata.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options