Skip to content
Luka 15:1-2

Luka 15:1-2

1
Yanzu fa, masu karɓar haraji da “masu zunubi” duka suna taruwa don jin koyarwar Yesu.
2
Amma Farisiyawa da malaman dokoki suka yi gunaguni, suna cewa, “Wannan mutum yana karɓan ‘masu zunubi,’ kuma yana ci tare da su.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options