Skip to content
Luka 15:1-3

Yesu Ya Karɓi Masu Zunubi

Luka 15:1-3
1
Yanzu fa, masu karɓar haraji da “masu zunubi” duka suna taruwa don jin koyarwar Yesu.
2
Amma Farisiyawa da malaman dokoki suka yi gunaguni, suna cewa, “Wannan mutum yana karɓan ‘masu zunubi,’ kuma yana ci tare da su.”
3
Sai Yesu ya faɗa musu wannan misali ya ce,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options