Tsallake zuwa abun ciki
Luka 14:5-6

Luka 14:5-6

5
Sai ya tambaye, su ya ce, “In wani a cikinku yana da ɗa, ko bijimi da ya faɗa a rijiya a ranar Asabbaci, ba za ku cire shi nan da nan ba?”
6
Suka rasa abin faɗi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options