Skip to content
Luka 13:1-5

Luka 13:1-5

1
A yanzun fa, akwai waɗansu da suka kasance a lokacin can, suka ba Yesu labarin Galiliyawa da Bilatus ya gauraye jininsu tare da jinin hadayunsu.
2
Yesu ya amsa ya ce, “Kuna tsammani waɗannan Galiliyawan sun fi dukan sauran Galiliyawa zunubi ne, shi ya sa suka sha irin wannan wahala?
3
Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.
4
Ko kuwa kuna tsammani, sha takwas ɗin nan da suka mutu lokacin da hasumiya a Silowam ya fāɗi a kansu, sun fi dukan sauran mutanen Urushalima laifi ne?
5
Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options