Skip to content
Luka 12:42-44

Luka 12:42-44

42
Ubangiji ya amsa ya ce, “To, wane ne manaja mai aminci da hikima, wanda maigida ya ba shi riƙon bayinsa, domin ya ba su abincinsu a daidai lokaci?
43
Zai zama da albarka ga bawan nan wanda maigidan ya dawo, ya same shi yana yin haka.
44
Gaskiya nake gaya muku, maigidan zai ba shi riƙon dukan dukiyarsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options