Tsallake zuwa abun ciki
Firistoci 9:23-24

Ɗaukakar Ubangiji Ta Bayyana

Firistoci 9:23-24
23
Sai Musa da Haruna suka shiga cikin Tentin Sujada. Da suka fita, sai suka sa wa mutane albarka; sai ɗaukakar Ubangiji ta bayyana ga dukan mutane.
24
Sai wuta ta fito daga gaban Ubangiji ta cinye hadaya ta ƙonawa da sassan kitsen a kan bagaden. Sa’ad da dukan mutane suka ga haka, sai suka yi ihu suna farin ciki, suka fāɗi rubda ciki, suka yi sujada.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options