Tsallake zuwa abun ciki
Firistoci 26:18-20

Matakin Farko na Hukunci: Ninka Sau Bakwai

Firistoci 26:18-20
18
“ ‘In bayan dukan wannan, ba ku saurare ni ba, zan hukunta ku saboda zunubanku har sau bakwai.
19
Zan karya ikonku wanda kuke fariya da shi, in hana ruwan sama, ƙasa kuma tă zama kamar tagulla.
20
Ƙarfinku zai ƙare a banza domin ƙasarku ba za tă ba da hatsi ba, balle itatuwan ƙasar su ba da ’ya’ya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options