Tsallake zuwa abun ciki
Firistoci 23:1-2

Lokutan da Ubangiji Ya Ƙayyade

Firistoci 23:1-2
1
Ubangiji ya ce wa Musa,
2
“Yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Ga ƙayyadaddun bukukkuwa, ƙayyadaddun bukukkuwan Ubangiji, da za ku sanar wa mutane su riƙa kiyayewa, su zama lokutan tarurruka masu tsarki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options