Tsallake zuwa abun ciki
Firistoci 20:7-8

Kiran Rayuwa Mai Tsarki

Firistoci 20:7-8
7
“ ‘Ku tsarkake kanku, ku kuma zama da tsarki, gama Ni ne Ubangiji Allahnku.
8
Ku kiyaye farillaina, ku kuma bi su. Ni ne Ubangiji, wanda ya mai da ku masu tsarki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options