Skip to content
Makoki 5:1-5

Makoki 5:1-5

1
Ka tuna, ya Ubangiji, abin da ya faru da mu; duba, ka ga kunyar da muka sha.
2
An ba wa baƙi gādonmu, gidajenmu kuma aka ba bare.
3
Mun zama marayu marasa ubanni, uwayenmu kamar gwauraye.
4
Dole mu sayi ruwan da muke sha; sai mun biya mu sami itace.
5
Masu fafararmu sun kusa kama mu; mun gaji kuma ba dama mu huta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options