Skip to content
Makoki 3:1-3

Makoki 3:1-3

1
Ni ne mutumin da ya ga azaba ta wurin bulalar fushin Ubangiji.
2
Ya kore ni, ya sa na yi tafiya a cikin duhu maimakon a cikin haske;
3
ba shakka, ya juya mini baya, yana gāba da ni sau da sau, dukan yini.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options