Tsallake zuwa abun ciki
Mahukunta 4:15-16

Mahukunta 4:15-16

15
Da matsowar Barak, Ubangiji ya murƙushe Sisera da dukan sarakunansa da mayaƙansa da takobi, Sisera kuwa ya gudu da ƙafa ya bar keken yaƙinsa.
16
Amma Barak ya bi keken yaƙin da mayaƙan har Haroshet Haggoyim. Aka karkashe dukan mayaƙan Sisera ba ko ɗayan da ya tsira.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options