Tsallake zuwa abun ciki
Mahukunta 20:47-48

Ragowar Jama’a da Ramuwar Gayya

Mahukunta 20:47-48
47
Amma mutane ɗari shida suka juya suka tsere wajajen hamada zuwa dutsen Rimmon, inda suka zauna wata huɗu.
48
Mutanen Isra’ila suka koma wurin mutanen Benyamin suka kashe dukan waɗanda suke a birnin, tare da dabbobi da kome da suka samu. Dukan garuruwan da suka samu sun ƙone su ƙaf.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options