Skip to content
Mahukunta 18:11-12

Mahukunta 18:11-12

11
Sai mutane ɗari shida daga kabilar Dan suka yi ɗamarar yaƙi, suka tashi daga Zora da Eshtawol.
12
A kan hanyarsu suka kafa sansani kusa da Kiriyat Yeyarim a Yahuda. Shi ya sa a ana kira wurin nan yamma da Kiriyat Yeyarim Mahane Dan har wa yau.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options