Skip to content
Mahukunta 18:11-13

Mahukunta 18:11-13

11
Sai mutane ɗari shida daga kabilar Dan suka yi ɗamarar yaƙi, suka tashi daga Zora da Eshtawol.
12
A kan hanyarsu suka kafa sansani kusa da Kiriyat Yeyarim a Yahuda. Shi ya sa a ana kira wurin nan yamma da Kiriyat Yeyarim Mahane Dan har wa yau.
13
Daga can suka tafi ƙasar tudu ta Efraim suka zo gidan Mika.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options