Skip to content
Mahukunta 13:1-2

Mahukunta 13:1-2

1
Isra’ilawa suka sāke yin mugayen ayyuka a gaban Ubangiji, saboda haka ya ba da su a hannun Filistiyawa shekara arba’in.
2
Akwai wani mutumin Zora, mai suna Manowa, daga kabilar Dan, matarsa kuwa bakararriya ce, ba ta haihuwa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options