Skip to content
Mahukunta 13:1-2

Filistiyawa Sun Zalunci Isra’ila

Mahukunta 13:1-2
1
Isra’ilawa suka sāke yin mugayen ayyuka a gaban Ubangiji, saboda haka ya ba da su a hannun Filistiyawa shekara arba’in.
2
Akwai wani mutumin Zora, mai suna Manowa, daga kabilar Dan, matarsa kuwa bakararriya ce, ba ta haihuwa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options