Skip to content
Mahukunta 12:13-15

Mahukunta 12:13-15

13
Bayansa, Abdon ɗan Hillel, daga Firaton, ya shugabanci Isra’ila.
14
Yana da ’ya’ya maza arba’in da ’yan taɓa kunne talatin, waɗanda suka hau jakuna saba’in. Ya shugabanci Isra’ila shekara takwas.
15
Sa’an nan Abdon ɗan Hillel ya mutu, aka kuwa binne shi a Firaton a Efraim, a ƙasar tudu ta Amalekawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options