Tsallake zuwa abun ciki
Yoshuwa 6:26-27

La’anar Yoshuwa da Shahararsa

Yoshuwa 6:26-27
26
A lokacin nan Yoshuwa ya yi wannan alkawari cewa, “Ubangiji zai tsine wa mutumin da zai yi ƙoƙarin sāke gina birnin nan, Yeriko. “A bakin ran ɗan farinsa zai kafa harsashin birnin; a bakin ran ɗan autansa kuma zai sa ƙofofin birnin.”
27
Ubangiji ya kasance tare da Yoshuwa, aka kuma san da shi a duk fāɗin ƙasar.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options