Tsallake zuwa abun ciki
Yunana 3:9-10

Yunana 3:9-10

9
Wa ya sani? Ko Allah zai ji tausayinmu da kuma juyayinmu yă janye zafin fushinsa don kada mu hallaka.”
10
Da Allah ya ga abin da suka yi, da kuma yadda suka juya daga mugayen hanyoyinsu sai ya ji tausayinsu, bai kawo hallaka a kansu yadda ya yi shirin yi ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options