Tsallake zuwa abun ciki
Yohanna 9:39-41

Yesu Ya Yanke Hukunci a kan Makanta

Yohanna 9:39-41
39
Yesu ya ce, “Saboda shari’a ce na zo duniya nan, saboda makafi su sami ganin gari, waɗanda suke gani kuma su makance.”
40
Da Farisiyawan da suke tare da shi suka ji ya faɗi haka sai suka yi tambaya suka ce, “Mene? Mu ma makafi ne?”
41
Yesu ya ce, “Ai, da ku makafi ne ma, da ba ku da zunubi, amma da yake kun ce, kuna gani, zunubanku suna nan daram.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options