Skip to content
Yohanna 9:13-15

Yohanna 9:13-15

13
Sai suka kawo mutumin da dā yake makaho wurin Farisiyawa.
14
To, a ranar da Yesu ya kwaɓa laka ya buɗe idanun mutumin ranar Asabbaci ce.
15
Saboda haka Farisiyawa suka tambaye shi yadda ya sami ganin gari. Mutumin ya amsa, “Ya shafa laka a idanuna, sai na wanke, ina kuwa gani.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options