ഉള്ളടക്കത്തിലേക്ക് പോകുക
Yohanna 9:1-2

Yohanna 9:1-2

1
Da Yesu yana tafiya, sai ya ga wani mutum wanda aka haifa makaho.
2
Sai almajiransa suka tambaye shi suka ce, “Rabbi, wane ne ya yi zunubi, mutumin ne, ko iyayensa, da ya sa aka haife shi makaho?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options