47
Sai Farisiyawa suka amsa cikin fushi suka ce, “Af, kuna nufi har da ku ma ya ruɗe ku ke nan?
48
Akwai wani daga cikin masu mulki ko cikin Farisiyawan da ya gaskata da shi?
49
A’a! Sai dai wannan taron da ba su san kome game da Doka ba, la’anannu ne.”