Skip to content
Yohanna 6:15-17

Yohanna 6:15-17

15
Da Yesu ya gane suna shirin su ɗauke shi ƙarfi da yaji su naɗa shi sarki, sai ya sāke komawa kan dutsen shi kaɗai.
16
Da yamma ta yi, sai almajiransa suka gangara zuwa tafki,
17
inda suka shiga jirgin ruwa suka tasar wa haye tafkin zuwa Kafarnahum. A lokacin kuwa duhu ya yi, Yesu kuma bai riga ya zo wurinsu ba tukuna.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options