Skip to content
Yohanna 4:28-30

Yohanna 4:28-30

28
Sai macen ta bar tulunta na ruwa, ta koma cikin gari ta ce wa mutane,
29
“Ku zo, ku ga mutumin da ya gaya mini duk abin da na taɓa yi. Shin, ko shi ne Kiristi?”
30
Sai suka fita daga garin suka nufa inda yake.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options