Skip to content
Yohanna 16:2-3

Yohanna 16:2-3

2
Za su kore ku daga majami’a; lalle, lokaci yana zuwa da duk wanda ya kashe ku, zai ɗauka yana yin wa Allah hidima ne.
3
Za su yi waɗannan abubuwa ne domin ba su san Uba ko ni ba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options