Skip to content
Yohanna 15:26-27

Yohanna 15:26-27

26
“Sa’ad da Mai Taimako ya zo, wanda zan aiko muku daga wurin Uba, Ruhun gaskiya wanda yake fitowa daga wurin Uba, zai ba da shaida game da ni.
27
Ku ma dole ku ba da shaida, domin kun kasance tare da ni tun daga farko.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options