Skip to content
Ayuba 8:4-6

Ayuba 8:4-6

4
Lokacin da ’ya’yansa suka yi masa zunubi, yakan bar su su sha wahalar da zunubi yake kawowa.
5
Amma in za ka dubi Allah ka roƙi Maɗaukaki,
6
in kai mai tsarki ne, kuma mai adalci, ko yanzu ma zai taimake ka, yă mayar maka iyalinka da farin cikinka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options