Skip to content
Ayuba 8:3-6

Ayuba 8:3-6

3
Allah ba mai shari’ar gaskiya ba ne? Ko Maɗaukaki yakan yi abin da ba daidai ba?
4
Lokacin da ’ya’yansa suka yi masa zunubi, yakan bar su su sha wahalar da zunubi yake kawowa.
5
Amma in za ka dubi Allah ka roƙi Maɗaukaki,
6
in kai mai tsarki ne, kuma mai adalci, ko yanzu ma zai taimake ka, yă mayar maka iyalinka da farin cikinka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options