Skip to content
Ayuba 6:8-9

Ayuba 6:8-9

8
“Kash, da ma Allah zai ba ni abin da nake fatar samu, da ma Allah zai biya mini bukatata,
9
wato, Allah yă kashe ni, yă miƙa hannunsa yă yanke raina!
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options