Skip to content
Ayuba 4:18-21

Ayuba 4:18-21

18
In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
19
to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
20
Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
21
Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options