Skip to content
Ayuba 39:26-27

Ayuba 39:26-27

26
“Ko ta wurin hikimarka ce shirwa take firiya take kuma baza fikafikanta zuwa kudu?
27
Ko da umarninka ne shaho yake firiya ya kuma yi sheƙarsa a can sama?
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options