Skip to content
Ayuba 31:9-12

Ayuba 31:9-12

9
“In sha’awar mace ya shiga mini zuciya, ko kuma na laɓe a ƙofar maƙwabcina,
10
sai matata ta niƙa hatsin wani kuma waɗansu maza su kwana da ita.
11
Gama wannan zai zama abin kunya, zunubin da za a yi shari’a a kai.
12
Wuta ce take ƙuna har ta hallakar; za tă cinye saiwar abin da na shuka ƙurmus.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options